(Translated by https://www.hiragana.jp/)
Girman tankiyar da ke tsakanin Nijar da Benin - Bakonmu a Yau
Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Girman tankiyar da ke tsakanin Nijar da Benin

Wallafawa ranar:

Rikicin da ke wakana a halin yanzu  tsakanin Jamhuriya Nijar da Benin, na ci gaba da kawo cikas a kokarin da shugabani da gwamnatoci ke yi wajan samar cudanya  tsakanin kasashen Afirka.

Shugaban mulkin sojin Jamhuriyar Nijar Janar AbdurRahmane Tiani tare da mukarrabansa a birnin Yamai.
Shugaban mulkin sojin Jamhuriyar Nijar Janar AbdurRahmane Tiani tare da mukarrabansa a birnin Yamai. REUTERS - STRINGER
Talla

Tuni dai rikicin wanda ya shiga  kusan  wata na goma da farawa, ya haifar da gagarumin koma baya ta fuskar tattalin arziki, zamantakewa da kuma tsaro ga kasashe da dama na wanan yankin da ke yammacin nahiya Afirka.

Akan haka ne, Umar Sani, ya tattauna daDakta Sani Alhaji Gambo, malami a jami’ar Andre Salifu da ke Zinder a Jamhuriya Nijar.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar tattaunawar

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.